Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matatar Dangote ta rage farashin man fetur 

Matatar ta ce ta yi wannan ragi ne don nuna godiyarta kan yadda ‘yan Najeriya suka mara mata baya.

Na kusa zama ɗan ƙwaya a baya — Obasanjo

Obasanjo ya ce a baya ya taɓa fara shan taba sigari, amma ya haƙura sakamakon ciwon tari da ta haifar masa.

Dokar sake fasalin haraji na barazana ga haɗin kan ƙasa — Dattawan Arewa

Ƙungiyar Dattawan Arewa (NEF) ta yi watsi da ƙudirin dokar sake fasalin haraji, tare da gargaɗin cewa yana barazana ga haɗin kan ƙasa. Ƙungiyar ta sok

Mun bai wa jami’anmu umarnin bincikar gwamnonin da ke kan mulki — EFCC

Za mu binciki gwamnonin da ke kan mulki amma sai bayan wa’adinsu za mu ɗauki mataki.

Gwamnonin PDP sun koka kan ɗage babban taron jam’iyyar

A gefe guda gwamnonin PDP sun buƙaci Tinubu ya sake duba manufofinsa, domin rage wa ‘yan Najeriya wahalhalun da suke fuskanta.