Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zargin Kwartanci: Allah Zai bi min haƙƙina a lahira — Wanda yake ƙara 

Mijin matar ya ce ko da kotu ta wanke waɗanda yake zargin Allah zai saka masa cin amanar da aka masa.

Ina gargaɗin Kwankwaso kan tsoma baki a rikicin masarautar Kano — Ata

Sabon ministan ya ce kalaman Kwankwaso za su iya zama raini ga kotu.

Mutum 25 sun rasu bayan bullar sabuwar Annoba a Sakkwato

Kwamishinar Lafiya ta Jiha Sakkwato, Hajiya Asabe Balarabe ta bayyana cewa mutum 1, 160 ne annobar ta sama, amma 25 daga cikinsu sun rasu, wasu 15 sun

Lakurawa: Yadda sojoji ke aikin murkushe ’yan ta’adda

Ministan tsaro ya ce al’ummar yankunan da Lakurawa suka addaba a Jihar Kebbi shaida ne a kan yadda sojoji suka ragargaji mayakan suka fatattake

Sauya dokar haraji: ’Yan Arewa a majalisa sun nuna damuwa

’Yan Arewa a Majalisar Wakilai sun nuna damuwa cewa kudirorin Shugaba Tinubu na sake dokar haraji zai kara gurgunta tattalin arziki da matsin rayuwa d