Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa Ake Ɗaukar Masu Ƙwarewar Aiki A Bar Masu Digiri?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu ɗaukar aiki suka fi sha’awar masu ƙwarewa fiye da masu kwalin digiri kawai.

Gwamnatin Obasanjo ce ta kafa tarihin cin hanci da rashawa mafi muni a Najeriya — Fadar Shugaban Ƙasa

Obasanjo ba shi da kimar sukar gwamnati mai ci, la’akari da irin ɓarnar da ya yi a zamaninsa.

Ba mu yanke hukunci kan ƙudirin harajin Tinubu ba — Abbas

Ya ce majalisar za ta yi aiki da kundin tsarin mulki don tantance duk tanadin ƙudurin tare da yin gyara, a inda ya zama tilas.

Kasuwar Laranto da ke Jos ta yi gobara

Gobarar da ta tashi a cikin dare ta laƙume dukiyar miliyoyin Naira a Kasuwar Laranto da ke Jos, Jihar Filato.

Yadda jiragen yaƙi suka halaka ’yan ta’adda a Zamfara

Jiragen Sojin Nijeriya sun halaka ɗimbin ’yan ta’adda da ke shirin kai hari a yankin Ƙaramar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.