Majalisar Zartarwa ta amince da kusan Naira tiriliyan 50 Kasafin Kuɗin 2025
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa a ranar Alhamis, 14 ga watan Nuwamban 2024.
Manyan Labarai
Shugaba Bola Tinubu ya jagoranci zaman Majalisar Zartarwa a ranar Alhamis, 14 ga watan Nuwamban 2024.
An kawo gawar marigayi babban hafsan sojin kasa na Najeriya, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, zuwa Abuja a safiyar Alhamis, inda ake shirin gudanar da
Mayaƙan Lakurawa sun arce daga yankin Jihar Kebbi bayan sojoji sun yi musu luguden wuta.
Yaɗuwar lalurar cutar suga a tsakanin mutanen da iyayensu suke fama da ita tana cikin hanyoyin da suke taimakawa wajen ƙaruwarta.
Hukumar Yaƙi da Masu Yi Wa Tattalin Arziki Zakon Kasa a Najeriya (EFCC) ta alaƙanta yawaitar katsewar lantarki da yadda cin hanci da rashawa suka yi k