Manyan Labarai

Manyan Labarai

An naɗa ni minista don ƙwato wa APC Kano — Ata

Sabon ministan ya ce zai tabbatar APC ta sake ƙwace Jihar Kano a zaɓen 2027.

’Yan ta’adda sun kashe manyan hafsoshin soji 6 a Chadi

Janar Youssouf Abdoulaye Kari, wanda tsohon mamba ne na rundunar sojojin Chadi a Mali, na daga cikin waɗanda aka kashe.

Hanyar Saminaka: Shekara 14 ana ware kuɗin gyara, amma kamar an shuka dusa

Babban titin da ya tashi daga Kaduna zuwa Pambeguwa zuwa Saminaka ya nufi Jos na da matuƙar muhimmanci, kasancewarsa wanda ya haɗa yankin Arewa ta Tsa

Babu wata addu’a da na shirya kan matsin rayuwa — Remi Tinubu

Uwargidan Tinubu ta ce yin addu’a haƙƙi ne da ke kan wuyan kowane ɗan Najeriya ba ita kaɗai ba.

Tinubu zai halarci taron ƙasashen Larabawa da Musulunci a Saudiyya

Da zarar an kammala taron Shugaba Tinubu zai dawo Abuja.