Manyan Labarai

Manyan Labarai

Obaseki ya sallami duk muƙarraban gwamnatinsa

Obaseki zai miƙa mulki ga sabon zaɓaɓɓen jihar a ranar Talata.

HOTUNA: Mayaƙan Lakurawa sun kashe mutum 17 a Kebbi

Mataimakin Gwamnan ya kuma miƙa ta’aziyarsa ga iyalan mamatan tare da alƙawarin hukunta waɗanda suka yi wannan aika-aikar.

Abin da ya kamata a sani game da sabuwar dokar haraji

Za a riƙa karɓar harajin kashi 5 cikin 100 kan kuɗaɗen shiga na caca da cinikin caca ko kasuwancinta.

Zan yi sauye-sauye a kwamishinonin Kano — Abba

Na naɗa kwamishinonin ne bisa la’akari da ƙwarewa da cancanta da kuma neman shawarwari.

‘Yan Siyasa: Dole ne a daina sayen ƙuri’u – Abdulsalami

Abdulsalami ya buƙaci ‘yan takarar gwamna da su amince da sakamakon zaɓen matuƙar an yi zaɓe cikin gaskiya