‘Yan Nijeriya miliyan 33 na iya fuskantar ƙarancin abinci a shekarar 2025 – Rahoto
Daga cikinsu, miliyan 3.8 na zaune a jihohin Arewa maso Gabas – adadin da aka yi hasashen zai haura miliyan 5 nan da shekara ta 2025.
Manyan Labarai
Daga cikinsu, miliyan 3.8 na zaune a jihohin Arewa maso Gabas – adadin da aka yi hasashen zai haura miliyan 5 nan da shekara ta 2025.
Gwamnan Kano ya ware wa fannin ilimi kaso mafi tsoka a kasafin 2025
Mayaƙan Lakurawa suna ƙwatar zakka tare da dukan masu aske gemu da sauraron kaɗe-kaɗe a yankin Jihar Sakkwato, inda suke yaudarar matasa da kuɗi domin
A yau Juma’a wa’adin da wata sabuwar ƙungiya mai suna Mujahidin — wadda aka fi sani da Lukarawa — ta bai wa al’ummar wasu yankunan Jihar Sakkwato ya z
Rundunar Sojin Nijeriya ta kuma ayyana neman wasu ƙasurguman ’yan ta’adda guda 9 ruwa a jallo.