Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya miliyan 33 na iya fuskantar ƙarancin abinci a shekarar 2025 – Rahoto

Daga cikinsu, miliyan 3.8 na zaune a jihohin Arewa maso Gabas – adadin da aka yi hasashen zai haura miliyan 5 nan da shekara ta 2025.

Kasafin 2025: Abba ya gabatar da N549bn ga Majalisa

Gwamnan Kano ya ware wa fannin ilimi kaso mafi tsoka a kasafin 2025

Yadda Mayaƙan Lukarawa suka addabe mu —Sakkwatawa

Mayaƙan Lakurawa suna ƙwatar zakka tare da dukan masu aske gemu da sauraron kaɗe-kaɗe a yankin Jihar Sakkwato, inda suke yaudarar matasa da kuɗi domin

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Bayan Cikar Wa’adin Da Lukarawa Suka Bai Wa Sakkwatawa?

A yau Juma’a wa’adin da wata sabuwar ƙungiya mai suna Mujahidin — wadda aka fi sani da Lukarawa — ta bai wa al’ummar wasu yankunan Jihar Sakkwato ya z

Lakurawa: Sabuwar ƙungiyar ta’adda ta ɓulla a jihohin Kebbi da Sakkwato

Rundunar Sojin Nijeriya ta kuma ayyana neman wasu ƙasurguman ’yan ta’adda guda 9 ruwa a jallo.