Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba za a dawo da tallafin man fetur ba — Minista

Ministan ya ce sauye-sauyen da Tinubu ya ɓullo da su, na kawo sakamako mai kyau.

Tinubu ya rantsar da sabbin ministoci 7

Tinubu ya rantsar da sabbin ministocin bayan sauke wasu daga muƙamansu da ya yi a baya-bayan nan.

Ɗan sanda ya kashe soja a Nasarawa

Ɗan sanda ya aika wani soja lahira a wani rikici a Jihar Nasarawa

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata A Yi Da Ƙananan Yara Masu Zanga-Zanga

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai tattauna ne kan tanadin doka game da kamen ƙananan yara da kulle su da kuma gurfanar da su gaban kuliya.

Da ni ne mulki a Najeriya da ba ta shiga tasku ba — Atiku

Atiku ya ce manufofin da Tinubu ke bijiro da su, na ƙara jefa ‘yan Najeriya cikin ƙangin talauci.