Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayan hukuncin CAF an fara kamen ’yan Najeriya a Libya

Wata majiya ta ce ‘yan ƙasar sun ce a kan ‘Yan Najeriya za su tara kuɗin tarar da aka yanka musu.

Mabarata na wasan ɓuya da hukuma a Abuja

Kamen ya haɗa har da ’yan bola-jari da mahaukata—Hukuma

’Yan Arewa ne ke riƙe da muƙaman sha’anin tsaro — Fadar Shugaban Ƙasa

Hadimin ya ce sam raɗe-raɗin ba su da tushe.

Faɗuwar da yara suka yi a kotu wasan kwaikwayo ne — Shugaban ’Yan Sanda

Sufeton ‘yan sandan ya ce yaran sun shirya wasan kwaikwayo ne kawai, amma babu abin da ke damunsu.

Neman belin N10m daga wurin ƙananan yara wauta ce — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan na Kano, ya yi Allah-wadai da sharuɗan beli da kotun ta gindaya wa ƙananan yaran.