Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tsadar rayuwa: Kotu ta ba da belin masu zanga-zanga a kan N10m kowannensu

Kotu ta tsare samarin da suka yi zanga-zangar tsadar rayuwa a Gidan Yarin Kuje, bayan ba da belin kowannensu a kan Naira miliyan 10.

’Yan fashin daji sun sace matafiya 20 a hanyar Kontagora

Aƙalla matafiya 20 ne ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a kan hanyar Mariga zuwa Kontagora a Jihar Neja.

Tinubu na shirin janye ƙudurin ƙara haraji

Shugaba Tinubu na shirin janye ƙudurin neman ƙara haraji da shugabannin Arewa suka ƙi amincewa da shi

NAJERIYA A YAU: Yadda Dawo Da Wutar Lantarki Zai Sauya Arewa

A wasu sassan Arewa, mutane sun cika da farin ciki da annashuwa bayan da wutar lantarki ta dawo a yankunansu.

Za mu kawo ƙarshen talaucin da ya yi wa Najeriya katutu nan da 2030 — MDD

Za mu yi duk mai yiwuwa wajen tallafa wa Najeriya ta yaƙi talaucin da ya yi wa ’yan ƙasar katutu.