Manyan Labarai

Manyan Labarai

An haifi jarirai sama da 30 a sansanin ’yan gudun hijira ɗaya a Benuwe

Abin farin ciki, ba a sami rahoton mutuwar jariri ko ɗaya ba a tsawon watanni takwas.

Majalisar Tattalin Arziki ta ba da shawarar jingine ƙudirin ƙara haraji

Majalisar Tattalin Arziki ta Ƙasa a Najeriya ta ba da shawarar dakatar da ƙudirin yi wa haraji kwaskwarima da gwamnatin tarayya ke shirin yi. Mambobin

An ƙara mafi karancin albashin Kaduna zuwa N72,000

Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna ya sanar da Naira 72,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi.

Tsadar fetur: Dangote da ’yan kasuwa sun sake sa zare

Ɗangote ya ce a yanzu haka matatarsa na da man da zai ishi Nijeriya na kwana 12, amma ’yan kasuwa na kuka da cewa farashinsa ya yi tsada.

NAJERIYA A YAU: “Tsadar Rayuwa Ta Sa Ba Na Iya Aikina Yadda Ya Kamata”

Alamu sun nuna cewa sakamakon kuncin rayuwa da ake fama da shi a Najeriya, ingnacin aikin da ma’aikata suke yi yana raguwa. Aiki yana ingnatuwa ne dai