Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wutar Lantarki ta dawo a Arewa

An shafe aƙalla kwanaki 10 babu wutar lantarki a jihohin Arewacin Nijeriya.

Matsin Rayuwa: Gwamnoni da Sarakuna na ganawa a fadar shugaban ƙasa

A halin yanzu babu wata sanarwa a hukumance game da maƙasudin gudanar da taron.

Majalisar Dattawa ta tantance sabbin ministoci 7

Tantancewar na zuwa ne bayan Shugaba Tinubu ya sauke wasu ministocinsa bakwai a makon da ya gabata.

Kotu ta hana CBN sakin kudade ga Gwamnatin Jihar Ribas

Babbar Kotun Tarayya ta hana Bankin CBN sakin kudaden wata-wata daga asusun tarayya ga Gwamnatin Jihar Ribas.

Yadda ’yan ta’adda suka addabi babban layin lantarkin Arewa

Babban Jami’in TCN ya ce ’yan ta’adda sun sha yin barazanar ƙwace Babbar Cibiyar wutar lantarki ta Shiroro