Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda na ji bayan faɗuwa Zaɓen 2015 — Jonathan

Jonathan ya ce, da jin sakamakon zaɓen, sai ya ji motsin zuciyarsa, kamar duk duniya ta juya masa baya.

Ba mu da hannu a cire tallafin man fetur da Tinubu ya yi — IMF

Tinubu gaban kansa ya yi wajen cire tallafin man fetur a cewar IMF.

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: An sanya dokar taƙaita zirga-zirga a Kano

Gwamnatin Kano ta nanata ƙudirin gudanar da sahihin zaɓe na gaskiya da adalci.

Yadda rashin wutar lantarki ya zame min alheri — Mai cajin waya

“Rayuwa ta kasance idan wani mutum yana kuka, wani kuma yana dariya ne”

Kotu ta dakatar da yunƙurin hana zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Jihar Kano ta hana duk wani yunƙurin hana hukumar zaɓen jihar gudanar zaɓen ƙananan hukumomi na ranar Asabar. Alƙalin kotun, Mai Shari