Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kaduna: Shugabannin ƙananan hukumomi da kansiloli sun karɓi takardar lashe zaɓe

Shugabar KAD-SIECOM, ta bayyana cewa an gudanar da zaɓen a faɗin jihar kamar yadda dokar zaɓe ta Kaduna ta 2024 ta tanadar.

Rashin wutar lantarki ya tilastawa kotu taƙaita zamanta na awa 3 a Kano

Kotun ta taƙaita zamanta zuwa awanni uku a rana saboda tsadar man dizal.

Za mu ƙwace aiki titin Abuja-Kano daga Julius Berger —Minista

Umahi ya ce idan kamfanin bai amince da tayin gwamnati na Naira biliyan 740 a matsayin kuɗin aikin ba, za ta ƙwace kwangilar

Tinubu ya naɗa Ministan Kiwon Dabbobi bayan sallamar wasu 5

Tinubu ya naɗa minista a sabuwar ma’aikatar bunkasa kiwon dabbobi da matar Ojukwu a majalisar ministocinsa

NAJERIYA A YAU: Shin Garambawul Ɗin Da Tinubu Ya Yi Zai Kawo Wa ’Yan Najeriya Sauki?

Mene ne zai biyo bayan wannan garambawul din?