Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 19 a Filato 

Rahotanni sun bayyana cewar fasinjojin motar baki ɗaya sun rasu.

Zargin Kwartanci: Babu hujjar an yi zina — Jami’in Hisbah

Sai dai alƙalin kotun Musulunci ya bayar da umarnin gudanar da bincike.

Gwamna Kano ya karɓi rahoton kwamitin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan ya jaddada aniyarsa ta kyautata wa ma’aikatan jihar.

Abin da ya haifar da rashin wuta a Arewa — TCN

Kamfanin ya ce matsalar ta shafi yankunan Arewa Maso Gabas, Arewa Maso Yamma, da kuma wasu yankuna na Arewa ta Tsakiya.

Kotu ta hana yin zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da Hukumar Zaben Jihar Kano daga gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi.