Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnati ta rage harajin shigo da abinci da magunguna da motoci

Gwamnatin ta kuma soke biyan harajin shigo da wasu kayayyaki daga ƙasashen waje

Dan Majalisar Wakilai na Kano, Mohammed Hassan, ya rasu

Kafin rasuwarsa, an gan shi a taro da aka gudanar a gidan Kwankwaso da ke Abuja

INEC ta ɗage shirin tantance bayanan masu zaɓe

Hukumar ta ce shirin na da matuƙar muhimmanci wajen sabunta bayanan masu zaɓe.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 10, sun ceto wasu a Filato

Wannan nasara ta biyo bayan musayar wuta da aka yi kwanan nan tsakanin ’yan ta’adda da sojoji, wanda ya yi sanadiyar mutuwar wasu sojoji da ’yan banga

Yadda mataimakina ya yi ƙoƙarin ƙwace kujerata — Gwamnan Kano

Gwamnan ya ce mataimakinsa ya yi ƙula-ƙula domin ganin ya hamɓarar da shi daga kan mulki.