NAJERIYA A YAU: Fashewar Tankar Mai: Asarar Da Al’ummar Majiya Suka Tafka
Galibin waɗanda suka rasu a sakamakon fashewar tankar man da ta yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa matasa ne
Manyan Labarai
Galibin waɗanda suka rasu a sakamakon fashewar tankar man da ta yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa matasa ne
Taswirar ta nuna muhimman yankunan da ke fama da ambaliyar ruwa a faɗin Nijeriya, musamman a kusa da tashoshin da ke gaɓar kogin Benuwe da Neja.
Hukumar binciken hatsari ta ƙasa (NSIB) ta soma bincike kan fashewar tankar man da ya yi ajalin sama da mutum 150 a Jihar Jigawa.
Ana fargabar yawan mamata bayan hatsarin tankar mai a Jigawa zai ƙaru zuwa 150. Daga cikin mamatan akwai ’ya’ya huɗu na mutum ɗaya da almajirai biyar
Abdulmalik Tanko, malamin da ya kashe ɗalibarsa Hanifah Abubakar a Kano ya ɗaukaka ƙara yana neman a soke hukuncin kisa da kotu ta yanke masa.