Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram ta fille kan mutum 4 a Borno

An shiga zullumi bayan Boko Haram ta fille kan mutanen da ta sace a yankin Ƙaramar Hukumar Gwoza da ke Jihar Borno

NAJERIYA A YAU: Faduwar Tanka A Jigawa: “Mun Kasa Cin Abinci Tun Da Abin Ya Faru”

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna da ’yan uwan mutanen da suka rasu a haɗarin tankar mai a Jihar Jigawa game da yadda suka ji da faruwar wannan lamar

Fasinjoji sun maƙale bayan jiragen sama sun katse jigila a Najeriya

Fasinjojin sun maƙale bayan da kamfanonin jiragen sama suƙa taƙaita zirga-zirga a cikin gida a Najeriya

Rikicin PDP: Gwamnoni sun ba Damagum wa’adin yin murabus

An kwashi ’yan kallo a taron gwamnonin PDP kan damabarwar shuagabancin Damagum

DAGA LARABA: Me Ya Sa Kimar Dattawa Ta Ragu A Cikin Al’umma?

A wannan zamani akan samu matashi ya shafa wa idonsa toka ya fito bainar jama’a yana musayar zafafan kalamai da sa’o’in mahaifinsa. Shin me ya sa ake