Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan ta’adda sun harbi shugaban rundunar tsaron al’ummar Zamfara

’Yan bindiga sun harbi Janar Lawal B. Muhammad, wanda a shi ne Darakta-Janar na Rundunar Taron Al’umma ta Jihar Zamfara.

Zaɓen ƙananan hukumomi: Wainar da ake toyawa a jihohi

Ya zuwa yanzu duk ’yan takara suna ci gaba da yaƙin neman zaɓe ne ta hanyar bin gidaje da makarantun Islamiyya da inda suke tara matasa domin yaɗa man

Ɗan tsohon gwamnan Kaduna ya rasu a hatsarin mota

Rahotanni sun tabbatar da cewar matashin ya gamu da ajalinsa a wani hatsarin mota a Kaduna.

Tsadar rayuwa: Mutanen da suka karbi taliya sun fi ji a jiki —Damagum

Shugaban PDP na kasa ya ce ’yan Nijeriya da suka karbi taliya da atamfa a lokacin zaben shugaban kasa na 2023 sun fi kowa shan wahala a mulkin Tinubu

Ya zama dole Tinubu ya dawo da tallafin man fetur — Obi

Obi ya ce akwai damuwa kan yadda kamfanin NNPCL ke gudanar da ayyukansa.