Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Kogi ta amince da N72,500 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan ya ce zai ci gaba da aiki don inganta walwalar ma’aikatan jihar.

Ma’aikatan NAFDAC sun tsunduma yajin aiki

Ma’aikatan sun koka kan gazawar NAFDAC wajen biya musu buƙatunsu.

Gaza: Al’ummar Duniya Na Zanga-zangar Ƙin Jinin Isra’ila

An gudanar da zanga-zangar adawa da Isra’ila a Gabas ta Tsakiya ta Turai da Amurka da Indiya da Pakistan da kuma Gabashin Asiya

Mahara sun ƙone Sakatariyar Karamar Hukuma bayan janyewar ’yan sanda

Ƙasa da awa biyar da janye ’yan sanda, mahara sun ƙona Sakatariyar Ƙaramar Hukumar Eleme a Jihar Ribas.

Iran ta karrama kwamandan da ya kai wa Isra’ila hari

A ranar Talatar da ta gabata ce rundunar ta harba wasu makamai masu linzami kimanin 200 kan Isra’ila a matsayin ramuwar gayya