Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC ya kara kamari

Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’yyar, Nafiu Bala Gombe ne ya jagoranci zanga-zangar, tare da dan Majalisar Wakilai daga Jihar Kogi, Leke Abejide,

Katsina za ta yi wa mutum 2,000 auren gata

Idan komai ya tafi daidai, za a gudanar da auren gatan na farko a Jihar Katsina a ranar 25 ga Afrilu, 2026.

Har yanzu akwai matsalar hauhawar farashi a Najeriya — Bankin Duniya

Bankin ya ba da shawarar nemo hanyoyin da suka dace domin hana hauhawar farashin kayan masarufi.

Mutum 2000 sun bar garuruwansu sakamakon janye jami’an tsaro a Zamfara

Mazauna garuruwan na fargabar mahara na iya kai musu hare-haren ɗaukar fansa.

NAJERIYA A YAU: Gaskiyar lamari kan irin noma da aka canza ƙwayoyin halittarsa (GMO)

Shin ko kun san tasirin canza wa irin noma ƙwayoyin halitta da kuma yadda hakan ke shafar lafiyarku?