Manyan Labarai

Manyan Labarai

Amurka da Birtaniya na ƙoƙarin lalata alaƙarmu da Nijeriya — Rasha

Rasha tana taya Nijeriya murnar zagayowar ranar samun ’yancin kai.

Dalilin da ’yan Nijeriya za su nemi sauyin shugabanci a 2027 — Kwankwaso

Alamu sun tabbatar da cewa tubalin da jam’iyyar APC ta kafa musamman a Kano ya rushe.

Gwamna Sule ya ’yantar da fursunoni 12 a Nasarawa

An yaba wa fursunonin kan koyon sana’o’in hannu a yayin da suke zaman gidan ɗan Kande.

Halin da iyalai ke ciki bayan mutuwar magidanta a hastarin kwalekwalen ’yan Maulidi

An gano ƙarin gawarwakin ’yan Maulidin da suka rasu

Rikicin Gabas ta Tsakiya: Farashin mai ya tashi a kasuwar duniya

Farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya ya tashi sakamakon fargabar ɓarkewar mummunan yaƙi a yankin Gabas ta Tsakiya