Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Idan Aka Dawo Da Tallafin Man Fetur?

Wane hali tattalin arzikin Najeriya zai shiga idan da za a dawo tallafin man fetur?

Ba na tsoron mutuwa amma ina son na yi sulhu da gwamnati — Bello Turji 

Sai an daina kashe mana ’yan uwanmu sannan za mu daina kashe mutanen Zamfara.

Kotu ta yi sammacin Yahaya Bello

EFCC ta bankaɗo wani sabon zamba da ake zargin tsohon gwamnan da ya kai har N110,446,470,089.00.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda biyu a Anambra

’Yan bindiga sun harbe ’yan sanda biyu har lahira a yankin Nnewi

Iran da Isra’ila: Saudiyya ta gana da shugaban Iran

Iran ta gargaɗi ƙasashen Larabawa cewa duk wadda ta haɗa baki da Isra’ila za ta yaba wa aya zaƙi