Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kori Seaman Abbas daga aiki

Kotun Dakarun Sojin Nijeriya ta tabbatar da laifukan da ake tuhumar Seaman Abbas.

Tinubu zai tafi Birtaniya yin hutu

Mai magana da yawun Tinubu ne, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa.

Bello Turji Ya Nemi Sulhu Da Gwamnati 

Shahararren ɗan ta’adda Bello Turji na afuwa da sulhu da gwamnati, kwanaki kadan bayan sojoji sun kashe uban gidansa Halilu Sabubu.

Ambaliya ta rushe gadar ta haɗa Arewa da yankin Kudu maso Yamma 

Matafiya daga Kudu da Arewa sun kasa maƙale sakamakon rushewar muhimmiyar gadar

DAGA LARABA: Da Gaske ’Yan Arewa Ba Sa Fita Kasashen Waje?

Batun ya dauki sabon salo a shafukan sada zumunta, inda ’yan Kudancin Najeriya suke wallafa bidiyo suna tambayar: shin Hausawa suna zuwa ƙasashen waje