Dabaru na musamman ne za su warware matsalolin Najeriya — Abba
Gwamnan ya ce akwai buƙatar ‘yan Najeriya su haɗa kansu domin samar wa yaran gobe yanayi mai kyau.
Manyan Labarai
Gwamnan ya ce akwai buƙatar ‘yan Najeriya su haɗa kansu domin samar wa yaran gobe yanayi mai kyau.
Sai dai kuma ya ƙalubalanci tsofaffin gwamnonin jihar kan su rantse ba su saci kuɗin al’umma ba.
Ana zargin dan sandan da hallaka mamacin ne saboda ya ki ba shi cin hancin Naira 200 da ya nema.
Sojoji sun kama wasu mutane takwas da ake zargin cewa ’yan Boko Haram ne a garin Sunkani
Zanga-zangar ta ɓarke a ranar bikin cikar Najeriya shekaru 64 da samun ’yanci