Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jawabin Tinubu a takaice a bikin Najeriya @64

Ya ƙara da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da yin duk mai yiwuwa wajen magance matsalolin

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin N11trn a wata guda

Bashin da ake bin kasar ya karu zuwa Naira tiriliyan 31.15 daga tiriliyan 19.83

Harin Jirgin yaki: Sojoji na bincike kan kisan fararen hula a sansanin ’yan ta’addan Kaduna

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta fara bincike kan harin da jiragenta suka kai kan maboyar ’yan ta’adda a Jihar Kaduna

NAJERIYA A YAU: Me Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Shaukin Ranar Samun ’Yancin Kai?

Abin ya sauya, ba kamar yadda aka saba gani a shekarun da suka gabata ba, mutane da dama ba su ma san ana yi ba.

Ranar ’Yanci: Jihar Borno ta takaita bikin zuwa addu’o’i

Sakamakon mummunan ambaliyar ruwa a birnin Maiduguri da kewaye