Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yancin Kai: Tinubu zai yi wa ’yan Najeriya jawabi a ranar Talata

Jawabin na cikin shirye-shiryen bikin cikar Najeriya shekara 64 da samun ‘yancin kai.

Ba zan yi wa harkar shari’a katsa-landan ba — Tinubu

Tinubu ya ce zai bai wa ɓangaren shari’a damar gudanar da ayyukansa yadda ya kamata.

’Yancin Kai: Barau ya roƙi ’yan Najeriya su ƙauracewa zanga-zanga

Ya ce Shugaba Tinubu yana da tsare-tsare da za su ciyar da Najeriya gaba.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 8, sun ceto mutum 40 a jihohi 4

Dakarun sun kai samamen ne a lokuta mabanbanta.

Saudiyya ta ƙaddamar da tallafin wata-wata ga Falasɗinawa

Masarautar Saudiyya ta kuma jaddada aniyarta ta tallafa wa al’ummar Falasɗinawa ta kowace fuska