Harin bom ya jawo ce-ce-ku-ce tsakanin sojoji da al’ummar Kaduna
Al’umma sun ce harin bom ya kashe mutane 23 a masallaci, amma sojoji sun ce cibiyar ’yan ta’adda suka kai wa harin kai-tsaye
Manyan Labarai
Al’umma sun ce harin bom ya kashe mutane 23 a masallaci, amma sojoji sun ce cibiyar ’yan ta’adda suka kai wa harin kai-tsaye
Tattaunawa kan irin gudunmawar da fassara ke bayarwa wajen haɓaka harshen Hausa.
Gwamnatin ta ce za ta faɗaɗa shirin samar da motoci masu amfani da iskar gas don sauƙaƙa sufuri a Najeriya.
Sanatan ya ce akwai buƙatar gwamnati ta ɗauki matasa aikin soji domin yi wa ƙasarsu hidima.
Har wa yau, Sanatan ya koka kan yadda yunwa ta yi wa mutane ƙatutu a Najeriya.