Manyan Labarai

Manyan Labarai

A Najeriya ne kaɗai mutum zai saci kuɗi ya tsira — Ndume

Har wa yau, Sanatan ya koka kan yadda yunwa ta yi wa mutane ƙatutu a Najeriya.

Yawaitar fyaɗe ga ƙananan yara a Arewa

Fyaɗe kullum ƙara yawa yake yi don a yanzu aƙalla mukan karɓi koke har guda 20 a rana.

Abacha: Hatsabibin ɗan Boko Haram ya miƙa wuya ga sojoji

Abacha ya miƙa wuya biyo bayan ruwan wuta da sojoji ke musu.

Da Jonathan ya so da shi ne zai lashe zaben 2015 — Dakta Bello Halliru

Malamin ya ce a wancan lokaci Jonathan yana da karfin ikon da zai iya murde zaben 2015.

Tinubu ya naɗa shugabannin Hukumar Raya Arewa Maso Yamma

Matakin na zuwa ne bayan sanya hannu kan dokar da ta amince da ƙirƙiro sabuwar hukumar.