Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnan Gombe ya rushe majalisar zartarwa

Gwamnan ya sanar da ɗaukar matakin ne a zaman majalisar na ranar Laraba.

Labaran ƙarya su ne babbar barazana a zaɓen 2027 – Amupitan

Shugaban ya ce dole ne kafafen yaɗa labarai su taka muhimmiyar rawa a zaɓen 2027.

Farashin fetur ya sauka bayan tsagaita wuta tsakanin Amurka da Iran

Masana na hasashen cewa farashin na iya ci gaba da sauka bayan cimma yarjejeniyar.

Kisan Filato: An binne mutanen da aka kashe a Jos

Mutane da dama a yankin sun nemi Gwamnatin jihar ta ɗauki mataki tare da gurfanar da waɗanda suka aikata laifin.

Kotu ta tsare matar aure kan zargin kashe jaririn mijinta

Ana zargin matar da kashe ɗan mijinta mai kwanaki uku da haihuwa ta hanyar guba.