Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 182 sun mutu a hatsarin kwalekwale a Neja a shekaru uku —Bago

Gwamna Bago ya yi kira da a tsaurara dokar sufurin ruwa domin kare rayuka da dukiyoyi

NNPP na shirin amfani da kuɗaɗen ƙananan hukumomi a zaɓen Kano —APC

Abdullahi Abbas ya zargi gwamnatin jihar da neman amfani da kuɗaɗen ƙananan hukumomin wajen ɗaukar nauyin wasu ’yan takarar NNPP a zaɓen

NAJERIYA A YAU: Rashin Aikin Yi Da Hanyoyin Magance Su A Najeriya.

Me ke ƙara kawo ƙaruwar rashin aikin yi kuma ta yaya za a magance matsalar a Najeriya?

Ban yarda cewa dala biliyan 49.8 ta ɓace ba a mulkina — Jonathan

Ba mu sallamar Sanusi Lamido Sanusi muka yi ba, dakatar da shi muka yi har wa’adinsa ya ƙare.

An kashe manan ’yan bindiga Sani Black da Kachalla Makore a Zamfara

An kashe ƙasurguman ’yan bindigar ne makonni bayan kashe Halilu Sububu a Jihar Zamfara.