Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Shin Ƙarin Kuɗin Ruwa Zai Farfaɗo Da Tattalin Arzikin Najeriya?

Shin wane irin tasiri wannan mataki yakan yi a kan tattalin arziƙin da ma rayuwar ’yan ƙasar?

Kotu ta dakatar da KANSIEC daga gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin Kano

APC ce ta shigar da ƙara a gaban kotun kan zargin KANSIEC da saɓa wa ka’idodin shirya zaɓen

Muna so a yafe wa Nijeriya basussuka —Kashim Shettima

Idan ƙasashe ba su tashi tsaye ba, babu ƙasar da ba za ta iya fuskantar illolin sauyin yanayi ba.

Yajin Aiki: ASUU ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin kwana 14

Ƙungiyar ta ce tana fatan gwamnati ta magance matsalolin da suke fuskanta.

Hezbollah ta kai hari hedikwatar leken asirin Isra’ila

Isra’ila ta yi ikirarin kakkabo makami mai linzami da aka harbo daga Lebanon