Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk da man Dangote, wahalar fetur ta dawo a Abuja

Walahar man fetur ta dawo a Abuja duk da cewa manyan dullalansa sun fara sayen man Matatar Ɗangote, wanda ake sa ran zai magance matsalar.

Za a rataye mutane 3 kan kisan kwamandan soji

Kotu ta ƙara musu da ɗaurin shekaru 14 bayan samun su da laifin kisan Kanar Anthony Okeyin bayan sun yi masa fashi da makami a cikin barikin sojoji

DAGA LARABA: Dalilin Da ’Yan Najeriya Ke Buga-Buga Ko Da Suna Aikin Albashi?

Abubuwan da ke kawo hakan da kuma tasirinsa a kan rayuwar masu buga-bugar da ma al’umma

Hatsarin kwalekwale ya ci rayuka 4 a Borno

Akalla mutane hudu sakamakon kifewar wani kwalekwale a Karamar Hukumar Dikwa da ke Jihar Borno

Lokacin Soke Tallafin Mai A Najeriya Ya Yi —Dangote

Dangote ya ce tallafin man fetur na sa gwamnati “biyan kudaden da bai kamata ta biya ba.”