Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya fara shirin sauke wasu ministocinsa

Yanzu kallo ya koma kan Tinubu na ganin ministocin da zai sauke daga muƙamansu.

Kotu ta kori buƙatar tsige Ganduje daga shugabancin APC

Mai Shari’a Inyang Ekwo ya kori ƙarar da Ƙungiyar ’Yan APC na Yankin Arewa ta Tsakiya ta shigar ne bisa dalilai da dama

Duk da yaƙi a Libya, N52 ne litar fetur

Najeriya ce ƙasa mafi arzikin mai a Afirka, amma tsadar fetur a ƙasar ya ninka na Libya sau aƙalla 16

NAJERIYA A YAU: Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo

Monday Okpebholo, zababben Gwamnan Jihar Edo ya yi nasara bayan kayar da ’yan Takara 16.

Bidiyon Tsiraici: Hafsat Baby ta shiga hannun Hisbah

Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya sanar da kama matashiyar da Hisbah ta kama kan zargin yin bidiyon tsiraici