Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zaɓen Edo: Abin da ya kai ni Ofishin INEC — Obaseki

APC ta ce ziyarar da Gwamna Obaseki ya kai Ofishin INEC ɗin wuce gona da iri ne.

Zaɓen Edo: ’Yan sanda sun fitar da Gwamna Obaseki daga ofishin INEC

INEC ta sanar da cewa za a soma tattara sakamakon zaɓen da misalin ƙarfe 10:00 na wannan safiyar.

Zaɓen Edo: Yadda aka kama masu sayen ƙuri’a da ’yan daba

Rundunar ta ce za ta tabbatar zaɓen ya kammalu cikin lumana.

Zaɓen Edo: Ana ci gaba da ƙirga ƙuri’u

Rahotanni sun bayyana cewar an kammala kaɗa ƙuri’u, yanzu haka an fara ƙirga sakamakon zaɓen a matakin ƙananan hukumomi.

Zaɓen Edo: INEC ta tsawaita kaɗa ƙuri’a a wasu yankuna

INEC ta ce ta tsawaita lokacin ne don tabbatar da cewa kowa ya samu damar kaɗa ƙuri’arsa.