Zaɓen Edo: Abin da ya kai ni Ofishin INEC — Obaseki
APC ta ce ziyarar da Gwamna Obaseki ya kai Ofishin INEC ɗin wuce gona da iri ne.
Manyan Labarai
APC ta ce ziyarar da Gwamna Obaseki ya kai Ofishin INEC ɗin wuce gona da iri ne.
INEC ta sanar da cewa za a soma tattara sakamakon zaɓen da misalin ƙarfe 10:00 na wannan safiyar.
Rundunar ta ce za ta tabbatar zaɓen ya kammalu cikin lumana.
Rahotanni sun bayyana cewar an kammala kaɗa ƙuri’u, yanzu haka an fara ƙirga sakamakon zaɓen a matakin ƙananan hukumomi.
INEC ta ce ta tsawaita lokacin ne don tabbatar da cewa kowa ya samu damar kaɗa ƙuri’arsa.