Manyan Labarai

Manyan Labarai

An tsinci gawa a rataye cikin makarantar Islamiyya a Jigawa

An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40 a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.

Tinubu ya karbi rahoton kwamitin kafa ma’aikatar kiwon dabbobi

Shugaba Tinubu ya karbi rahoton kwamitin kafa ma’aikatar kula da dabbobi domin samar da gyara da karin damarmaki a bangaren noma da kiwo

An jefa mu cikin tashin hankali da rufe sansanonin ambaliya —’Yan gudun hijira

Iyalai da ke zaman gudun hijira sun shiga ruɗani bayan matakin da Gwamnatin Borno ta ɗauka na rufe sansanonin bayar da agaji ga mutanen da ambaliyar M

Gwamnatin Kano ta rushe Jami’ar Sa’adatu Rimi

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rushe hukumar gudanarwar jami’ar nan take

NAJERIYA A YAU: Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Masu fashin baƙi sun nuna fargaba game da yiwuwar samun hatsaniya yayin zaben gwamna da za a gudanar a Jahar Edo ranar Asabar.