Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ambaliya ta shafi mutum miliyan 1.6 a Nijeriya — NEMA

Mutane 634,035 ne suka rasa matsugunansu sannan gidaje 94,741 sanadiyyar ambaliyar ruwa.

Haɗurra 3 sun yi ajalin mutane 91 a kwanaki takwas — FRSC

Haɗarin da ya faru a Jihar Neja a ranar 8 ga watan Satumba, ya yi ajalin mutane 48.

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024

Jihohin Abiya da Imo da Ebonyi ne kan gaba a samun sakamako mai kyau.

An haramta wa ma’aikatan Asibitin Tarayya yin ‘kirifto’ a wurin aiki

Hukumar Asibitin Tarayya da ke Gombe (FTH) ta haramta wa ma’aikatanta yin harkar ‘kirifto’ ko ‘mining’ a lokacin da suke bakin aiki.

Rundunar sojin Nijar ta tabbatar da mutuwar jami’anta 12 a harin ’yan ta’adda

A samu karuwar samu ƙaruwar asarar rayukan daga dari 650 da aka samu a lokacin da Bazoum ke shugabantar kasar.