Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Mutanen Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya

Masana na bayyana fargaba game da yiwuwar ɓarkewar cututtuka da kuma ta’azzarar manyan larurori ga masu ɗauke da su.

’Yan bindiga sun sace mata 4 a asibiti a Katsina 

Sun harbi mai gadi suka sace matar ma’aikacin lafiya da wasu a Babban Asibitin Kurfi

Dillalai sun yi ƙorafi kan arhar man dizel ɗinmu — Matatar Dangote

Dilallai sun yi ƙorafin cewa rage farashin man dizel da muka yi yana barazana ga kasuwancinsu.

PDP ta ƙi sa hannu a yarjejeniyar zaman lafiya ta Zaɓen Edo

Gwamnan jihar ya ce matuƙar aka cika waɗannan sharuɗa, za mu zo Abuja mu sanya hannu kan yarjejeniyar.

Jiragen soji sun kashe ’yan ta’adda 28 a Neja

’Yan bindiga kimanin 100 ne suka yi musayar wuta da su a yankin Bassa