Manyan Labarai

Manyan Labarai

Karnukan ’yan ta’adda sun cinye direba a Sakkwato

Sheikh Bashir Ahmad Danfili ya ce ’yan bindiga sun ciyar da karnukansu da naman direban makusancinsa da suka yi garkuwa da su

Fetur zai wadata a ƙarshen mako —Minista

Ƙarin kuɗin man ya haddasa tashin farashin kayayyaki a faɗin Najeriya

Gidajen man NNPC na sayar da fetur N950

Farashin lurar fetur a gidajen man NNPC da na ’yan kasuwa bayan ƙarin kuɗi

NAJERIYA A YAU: Mece Ce Illar Zub-Da Kimar Najeriya A Kasashen Ketare?

Ana yawan batun yadda ‘yan Najeriya ke bata wa kasar suna sakamakon ayyukan assha da suke aikata wa a kasashen ketare

Arewa ce matsalar kanta, maganin na hannunta — Wazirin Katsina

Dole mu dauki matakan da suka dace domin kare gobenmu.