Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan ta’adda sun sake binne bama-bamai a titi a Neja

Mutum biyu sun mutu bayan motar da suke ciki ta taka bom da ’yan ta’adda suka sake binnewa a kan titin a Jihar hanyar Neja

NAJERIYA A YAU: Shin Ya Kamata A Samar Da Dokokin Da Za Su Sa Ido Kan Amfani Da AI?

Yayin da wasu ke ganin AI za ta sauwake musu ayyukansu, wasu gani suke yi ya kamata a sanya dokokin da za su sanya ido kan yadda ake amfani da ita.

Tinubu zai ƙaddamar da manyan ayyuka 6 a Legas

Gwamnatin Legas ta ce an aiwatar da ayyukan ne domine cike giɓin muhimman gine-ginen da ake buƙata a faɗin jihar.

An kashe ɗalibi a bikin sabbin ɗalibai a Jami’ar Neja

Majiyoyi sun ce rikicin ya samo asali ne daga saɓani da ya fara da muhawara, kafin daga bisani ya rikiɗe zuwa faɗa.

Matsalar ruwa ta tsananta duk da biliyoyin da gwamnati ke kashewa

Rahoton Bankin Duniya na 2022 ya nuna cewa kusan mutane miliyan 70 a Najeriya ba su da damar samun ruwan sha na asali