Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gidan Gwamnatin Katsina ya yi gobara

Gidan Gwamnatin Katsina ya yi gobara a safiyar Litinin.

Boko Haram ta kashe jama’a ta ƙona gidaje a Yobe

Mayaƙa sama da 50 ɗauke da muggan makamai ne suka far wa ƙauyen suna kisan gilla da kone-kone suna wawushe kayayyaki

Akwai yiwuwar ƙara farashin fetur a Najeriya

Masana na zargin sanarwar NNPCL wata dabara ce ta tabbatar da ƙarin kuɗin man

Sace Dokta Ganiyat: Likitoci sun janye yakin aiki

Ƙungiyar kikitoci ta NARD ta janye yajin aikin da ta shiga kan Dokta Ganiyat Poopola da aka yi garkuwa da ita

Yadda ’yan banga suka yi wa Fulani 11 ’yan gida ɗaya kisan gilla

Ana zaune ƙalau, ’yan banga suka kutsa cikin gidan Fulanin suka yi wa mutane 11 kisan gilla a cikin dare