Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sauya ranar zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Jam’iyyu za su fara yaƙin neman zaɓe daga 1 ga watan Satumba sannan a kammala a ranar 25 ga Oktoba.

NNPCL zai mayar da ɗawainiyar matatun mai hannun ’yan kasuwa

NNPCL ya ɗauki matakin da zummar samar da man fetur din da zai wadatar da ƙasar.

Mahara sun kashe dalibai 3 a makarantar ’yan Shi’a a Yobe

Ɗaliban suna tsaka da barci maharan suka fito da su suka buɗe musu wuta

Yadda jama’ar gari suka kashe ’yan fashin daji 37 a Zamfara

’Yan bindigar sun je sun sake dawowa, amma duk da haka mutanen ƙauyen Matusgi suka ƙara aika da dama cikinsu lahira

NAJERIYA A YAU: Matakan Kauce Wa Yaɗuwar Cututtuka Da Damina

A yankuna da dama ana ta tafka ruwan sama kamar da bakin ƙwarya.