Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama malamai 7 kan satar jarabawar ƙwarewar aiki

Malamai bakwai sun shiga hannu me kan laifin satar amsa a yayin da suke zana jarrabawar ƙwarewar aiki da Hukumar Kula da Ilimin Firamare da Sakandare

Gwamnonin Arewa sun yi alhinin rasuwar matar Farfesa Jega

Rasuwar Hajiya Hadiza Jega ta ci gaba da jawo saƙonnin ta’aziyya daga sassa daban-daban na ƙasar, inda mutane da dama ke yabon kyawawan halayenta da g

Tinubu ya amince da fitar da N3.3trn don gyara wutar lantarki

Wannan dai na zuwa ne biyo bayan rashin wutar lantarki da ake fama da shi a ƙasar baki ɗaya.

ADC ba za ta taɓa lashe zaɓe a Kano ba — Gwamna Abba

Gwamnan ya ce sun shirya mara wa Tinubu baya domin lashe zaɓen 2027.

Esta: Wahalhalun da ake fuskanta a Najeriya ba za su dawwama ba — Shettima 

Shettima ya ce yana da yaƙinin Tinubu zai saita Najeriya.