Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya tafi ziyarar aiki a China

Tawagar shugaban ƙasar ta ƙunshi manyan jami’an gwamnati.

Gwamnati ta bai wa ’yan kasuwa wata guda su karya farashin kaya

’Yan kasuwa na iya fuskantar hukunci mai tsanani da suka haɗa da tara da ɗauri.

APC za ta lashe zaɓen Gwamnan Edo — Ganduje

Za mu ci gaba da aiki takuru domin mamaye duk yankunan Kudu maso Kudu a siyasance.

Ya kamata Tinubu ya gaggauta sauka daga mulki —NYFA

Dare ya ce, Najeriya ba ta taba samun koma bayan arziki a kowane bangare ba kamar a mulkin Tinubu

Kwamishinan ’yan sandan Akwa Ibom ya rasu a Legas

CP Ayilara ya rasu ne a asibiti a ranar Laraba.