Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rabon Gado: Alkali ya soke hukuncin kotun Musulunci

Rikicin ya faro ne bayan ’yar mamacin da mahaifiyarta Kirista sun hana sauran matan kasonsu na gadon

Lalube kawai Gwamnatin Tinubu take yi —Atiku

Dokar, “ta fito da dabi’ar Gwamnatin Tinubu, kamar matukin jirin ruwan da ya bace a tsakiyar teku,” in ji Atiku

Kano: Abba ya miƙa buƙatar neman ƙarin kasafin N99bn

Za kashe N33.78bn daga wajen biyan albashi, N34bn ayyukan yau da kullum sai manyan ayyuka N30bn

Mai kai wa ’yan ta’adda kakin sojoji ya shiga hannu a Kaduna

’Yan sanda sun harbe wani ɗan fashi da makami har lahira tare da kama wani mai kai wa ’yan bindiga kakin sojoji

DAGA LARABA: Muhimmancin Al’adar Ciyayya

Muhimmancin al’adar ciyayya, musamman a irin halin da ake ciki yanzu a Najeriya.