Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya rantsar da sabuwar Alƙalin Alƙalan Nijeriya Kekere-Ekun

Mai Shari’a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya bayan cika shekara 70 da haihuwa.

Satar N660m: An tsare shugabannin ƙananan hukumomin Kano 3

Sun amsa laifin karkatar da kuɗaɗen zuwa aljihunsu

Kamfanin China ya ƙwace jirgin Najeriya na 4 a Kanada

Kotu ta yi watsi da roƙon gwamnatin Najeriya na ci gaba da mallakar jirgin ƙirar Bombardier 6000

NAJERIYA A YAU: Gudummuwar ‘Yan Najeriya Wajen Cin Hanci Da Rashawa

Masana na ganin kaso mafi tsoka na ’yan Najeriya suna bada gudummuwa wajen cin hanci da rashawa.

An sa dokar hana fita a Sabon Birni bayan tarzomar kisan Sarkin Gobir

An sanya dokar daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe sakamakon kone-konen da matasa suka yi a bisa manyan tituna, da wasu gine-gine a yankin Sabon Birn