Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda 4 sun mutu a harin ’yan ta’adda a Borno

’Yan ta’adda sun kai farmaki sansanin ’yan gudun hijira na Malam Fatori da ke Damasak a Ƙaramar Hukumar Mobbar.

Matashi ya cinna wa mahaifinsa wuta a Jigawa

Kwamishinan ’yan sandan ya yi Allah-wadai da wannan ɗanyen aiki, yana mai cewa abu ne mai tayar da hankali da rashin imani.

Zan goyi bayan duk wanda ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa a ADC — Atiku

Atiku ya ce a jam’iyyar ADC a shirye suke su yi abin da ya dace don ceto Najeriya.

An sake kai sabon hari Filato bayan ziyarar Tinubu

Mazauna yankin sun roƙi hukumomin tsaro da su ɗauki ƙwararan matakai domin hana aukuwar hare-hare.

Kalaman Wike na barazanar harbin ɗan jarida sun tayar da ƙura

Wasu na ganin bai dace a ce ire-iren waɗannan kalamai na fitowa daga bakin babban jami’in gwamnati ba.