’Yan sanda 4 sun mutu a harin ’yan ta’adda a Borno
’Yan ta’adda sun kai farmaki sansanin ’yan gudun hijira na Malam Fatori da ke Damasak a Ƙaramar Hukumar Mobbar.
Manyan Labarai
’Yan ta’adda sun kai farmaki sansanin ’yan gudun hijira na Malam Fatori da ke Damasak a Ƙaramar Hukumar Mobbar.
Kwamishinan ’yan sandan ya yi Allah-wadai da wannan ɗanyen aiki, yana mai cewa abu ne mai tayar da hankali da rashin imani.
Atiku ya ce a jam’iyyar ADC a shirye suke su yi abin da ya dace don ceto Najeriya.
Mazauna yankin sun roƙi hukumomin tsaro da su ɗauki ƙwararan matakai domin hana aukuwar hare-hare.
Wasu na ganin bai dace a ce ire-iren waɗannan kalamai na fitowa daga bakin babban jami’in gwamnati ba.