Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sace ɗaliban jami’a fiye da 20 a Benuwe

Rundunar ’yan sandan Jihar Benuwe a wannan Juma’ar ta bayyana cewa lamarin ya faru ne a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu.

‘Tashar jiragen ruwa za ta fara aiki a Maiduguri nan da watanni 6’

Jihar Borno ta haɗa iyaka da ƙasashe uku, inda tashar jiragen ruwa za ta inganta kasuwancin kan iyaka.

NAJERIYA A YAU: Me Doka Ta Ce Idan Mutum Bai Iya Rera Taken Najeriya Ba?

Shin wane hurumi taken Najeriya ke da shi a dokar ƙasa?

Mutum biyu sun binne ɗan uwansu da ransa a Zariya

Ɗan uwan nasu ya sace wata wayar salula ta kimanin naira dubu 35 a wurin da suke aikin leburanci.

Ruftawar gini ta kashe yara 6 a Jigawa

Daga cikin wadanda suka mutu, guda 4 duk na mutum ɗaya ne.