Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya sa hannu kan dokar kara albashin alkalai da 300%

A ranar Talata shugaban kasar ya sa hannu kan dokar karin albashi alkalai da kashi 300%

Mutane na tona gidan tururuwa don neman abinci a Borno —Ma’aikaciya

Daji suke zuwa neman abinci a gidan tururuwa, duk kuwa da matsalar rashin tsaro da macizai da ke yankunan

An janye dokar hana fita a Kaduna da Zariya

Soke dokar hana fita a garuruwan Kaduna da Zariya ta fara aiki nan take

Kisan masu zanga-zanga: A hukunta jami’an tsaro —HURIWA

Ƙungiyar ta buƙaci Tinubu ya bincika kisan masu zanga-zangar tsadar rayuwa da ake zargin jami’an tsaro ya

NAJERIYA A YAU: Dabarun Fara Kananan Sana’o’i A Najeriya

Shin me ya kamata masu sana’o’in su sani domin tsayawa daram a kowane hali?