Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sace uwa da ’ya’yanta mata 4 a Kaduna

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar bai amsa kiran da aka yi masa dangane da harin ba.

Za mu gudanar da babban taronmu duk da gargaɗin INEC — ADC

Jam’iyyar ta ce INEC ta yi wa hukuncin kotu gurguwar fahimta.

INEC ta yi fatali da kiraye-kirayen murabus ɗin Amupitan

Waɗannan kalaman sun biyo bayan shawarar da INEC ta yanke na bin umarnin kotun ɗaukaka ƙara da aka bayar kwanan nan.

Dalilin da ya sa Tinubu ya tsaya a filin jirgin saman Jos — Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar ta bayyana irin tsaikon da Shugaba Tinubu zai fuskanta idan ya shiga cikin garin Filato.

’Yan bindiga sun sace mutane 9 a Sakkwato

Maharan sun yi awon gaba da mata bakwai da dattijai biyu, yayin da wasu biyu suka samu raunuka kuma yanzu haka suna jinya.